Tehran (IQNA) Majiyoyin Falasdinawa sun ce gwamnatin sahyoniyawan ta kame Falasdinawa sama da 400 a watan da ya gabata.
Lambar Labari: 3486674 Ranar Watsawa : 2021/12/12
Tehran (IQNA) cibiyar da ke kula da lamurran fursunonin Falastinawa a gijane kason Isra'ila ta sanar cewa fursunonin za su fara yajin cin abinci.
Lambar Labari: 3485215 Ranar Watsawa : 2020/09/24
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen larabawa ta yi kira ga Isra’ila da ta saki fursunonin Falastinawan da take tsare da su a cikin wannan yanayi na corona.
Lambar Labari: 3484720 Ranar Watsawa : 2020/04/17
Bangaren kasa da kasa, fursunonin falastinawa 100 ne suka hade da sauran 'yan uwansu masu gudanar da yajin cin abinci a gidajen kurkukun Isra'ila.
Lambar Labari: 3481511 Ranar Watsawa : 2017/05/13